An gurfanar da mutane 24 kan zargin kashe Ummulkhairi a Mararrabar Jos, Kaduna
Rundunar ƴan sandan jihar Kadun,a ta gurfanar da mutane 24 a gaban kotun majistare mai lamba huɗu bisa zarginsu da hannu a kisan wata malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi a yankin Mararrabar Jos da ke jihar Kaduna. Ana tuhumar mutanen da laifin haɗa baki da tayar da tarzoma da ɓarnata dukiyar jama’a da ta ƴan […]