‘Yan Daba

Ƴan daba sun addabi jihar Diffa a jamhuriyar Nijar

A jihar Diffa a jamhuriyar Nijar, al’ummomi na kokawa kan yawaitar ayyukan faɗan daba da ƙwacen waya ta hanyar amfani da miyagun makamai. Hukumomi sun ɗora laifukan a kan mutanen da suka bayyana da baƙi duk da dai wasu ƴan ƙasar su ma na da hannu a cikin miyagun lafiukan. Wannan dai na zuwa ne […]

Read more

Jamia’n Tsaro Sun Kama Yan Daba 398 Da Makamai A Kaduna

Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kaduna ta sanar da kama mutum 398 da ake zargi da aikata laifuka daban-daban a cikin wata babbar samame da aka ƙaddamar domin kawar da masu aikata laifi a fadin jihar. Wannan farmaki da aka gudanar cikin kwanaki tara na farko, na ƙarƙashin wani rundunar haɗin gwiwa ta musamman da gwamnatin […]

Read more