‘Yan Sandan Sun Kama Waɗanda Ake Zargi Da Cire Kan Almajiri A Adamawa
Rundunar ‘yan sandan Najeriya a jihar Adamawa ta bayyana kama wasu mutane biyu da ake zargi da kashe wani yaro Almajiri dan shekara 10 a karamar hukumar Jada.
Rundunar ‘yan sandan Najeriya a jihar Adamawa ta bayyana kama wasu mutane biyu da ake zargi da kashe wani yaro Almajiri dan shekara 10 a karamar hukumar Jada.