Ƙetare: Ƙasar Sin Ta Ƙara Kasafin Kudin da Take Kashewa a Fannin Tsaro
A Lahadin nan China ta ce yawan kudin da take kashewa a fannin tsaro zai karu ainun a cikin shekaru 4 masu zuwa, tana mai kashedi a game da abin da ta kira da barazana daga waje.
A Lahadin nan China ta ce yawan kudin da take kashewa a fannin tsaro zai karu ainun a cikin shekaru 4 masu zuwa, tana mai kashedi a game da abin da ta kira da barazana daga waje.
Babbar katun daukaka kara ta kasar nan, ta bai wa dan takarar jam’iyyar PDP Atiku Abubakar da na jam’iyyar labour party peter obi izinin su binciki kayan da a ka yi amfani da su wajen gudanar da babban zaben shekarar 2023.
Ɗan takarar gwamnan na jam’iyyar Labour Party a jihar Adamawa, Umar Mustapha Otumba ya sanar da janyewa ‘yar takarar gwamna, kuma mace tilo a ƙasar nan sanata Aisha Ahmad Binani tare alƙawarin mara mata baya.
Kungiyar kiristocin ta Ƙasa, CAN, reshen Arewacin kasar nan ta bukaci duk mabiyanta da su kwantar da hankalinsu biyo bayan ayyana Bola Ahamad Tinubu a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasar nan da Hukumar Zaɓe mai zaman kanta ta yi.
Ya yin da ya rage kasa da mako daya a gudanar da zaben gwamnoni da na yan’majalisar dokokin jihohi a kasar nan, Jami’an tsaro sun ce, sun gano wasu shirye-shiryen da manyan jam’iyyu masu adawa da juna ke yi domin tayar da fitina a lokacin zaben a wasu Jihohi.