Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Kwankwaso da Dickson sun gana kan rikicin NDC a Kano

An gurfanar da mutane 24 kan zargin kashe Ummulkhairi a Mararrabar Jos, Kaduna

Sojoji sun ceto mutane 47 da ISWAP ta yi garkuwa da su a Borno

Ƙetare: Ƙasar Sin Ta Ƙara Kasafin Kudin da Take Kashewa a Fannin Tsaro

Aishatu SuleMarch 7, 20230

A Lahadin nan China ta ce yawan kudin da take kashewa a fannin tsaro zai karu ainun a cikin shekaru 4 masu zuwa, tana mai kashedi a game da abin da ta kira da barazana daga waje.

Read more

Kotu Ta Yarje Wa Jam’iyyun LP da PDP Duba Kayayyakin Zaɓe

Aishatu SuleMarch 6, 20230

Babbar katun daukaka kara ta kasar nan, ta bai wa dan takarar jam’iyyar PDP Atiku Abubakar da na jam’iyyar labour party peter obi izinin su binciki kayan da a ka yi amfani da su wajen gudanar da babban zaben shekarar 2023.

Read more

Adamawa: Ɗan Takarar Gwamna Na Jam’iyyar LP Ya Janye Wa Aishatu Binani ta APC

Aishatu SuleMarch 6, 20230

Ɗan takarar gwamnan na jam’iyyar Labour Party a jihar Adamawa, Umar Mustapha Otumba ya sanar da janyewa ‘yar takarar gwamna, kuma mace tilo a ƙasar nan sanata Aisha Ahmad Binani tare alƙawarin mara mata baya.

Read more

Zaɓe: ƙungiyar kiristocin ƙasar nan ta buƙaci mabiyanta da su karɓi sakamakon zaɓen shugaban ƙasa

Aishatu SuleMarch 6, 20230

Kungiyar kiristocin ta Ƙasa, CAN, reshen Arewacin kasar nan ta bukaci duk mabiyanta da su kwantar da hankalinsu biyo bayan ayyana Bola Ahamad Tinubu a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasar nan da Hukumar Zaɓe mai zaman kanta ta yi.

Read more

Zaɓen Gwamnoni: Jami’an Tsaro Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa

Aishatu SuleMarch 6, 20230

Ya yin da ya rage kasa da mako daya a gudanar da zaben gwamnoni da na yan’majalisar dokokin jihohi a kasar nan, Jami’an tsaro sun ce, sun gano wasu shirye-shiryen da manyan jam’iyyu masu adawa da juna ke yi domin tayar da fitina a lokacin zaben a wasu Jihohi.

Read more

Posts navigation

1 … 275
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama