Mutum 4 Sun Mutu Yayin Binne Mataimakin Shugaban Malawi Saulus Chilima.
Mutum huɗu sun gamu da ajalinsu yayin da wasu 12 suka jikkata yayin binne tsohon mataimakin shugaban ƙasar Malawi Saulus Chilima.
Mutum huɗu sun gamu da ajalinsu yayin da wasu 12 suka jikkata yayin binne tsohon mataimakin shugaban ƙasar Malawi Saulus Chilima.
Hukumar Bunƙasa Yankin Arewa-maso-gabas, wato North East Development Commission, ta kai kayan agajin gaggawa ga mutanen da suka gamu da ibtila’in gobara a sansanin ‘yan gudun Hijrah na Rundaben Shuwa da ke kusa da Bauchi. Wannan al’amari ya faru ne a lokacin da ake sallar juma’a bayan da wata mummunar gobara ta tashi daga wani […]
Sanata Ali Ndume daga jihar Barno ya ce ko kaɗai faɗuwar darajar Naira ba ta shafi gwamnatin tarayya ba, sai ma samun ƙarin kuɗin shiga da take yi domin ganin ta kai ga samar da kuɗin kasafin bana. Wannan na zuwa ne a lokacin da masana da dama na cigaba da alaƙanta tsadar rayuwa da […]
Rundunar sojin Najeriya ta gargaɗi mutanen da ke yin kira da a yi juyin mulki a ƙasar nan saboda tsadar rayuwa da ake ciki. Wannan na zuwa ne a lokacin da ƙasar nan ke cigaba da fuskantar matsaloli da suka shafi tattalin arziƙi da tsaro waɗanda suka haifar da zanga-zanga a kwanakin baya a wasu […]
Nijeriya ta jaddada aniyarta ta cigaba da zama mamba ta kungiyar ƙasashen masu arziƙin man fetur, OPEC, inda karamin ministan man fetur Heineken Lokpobiri ya ba da tabbacin cewa ƙasarsa ba za ta gaza ba wajen ci-gaban kungiyar. Ya ce hadin kan kungiyar shi ne yake samar da zaman lafiya da dorewar cinikayya a kasuwar man fetur. […]
Gwamnan jihar Kogi, Alhaji Yahaya Bello, CON, ya tsallake rijiya da baya lokacin da da wasu mahara sanye da kayan sojoji suka kai wa tawagarsa hari. Al’amarin ya faru ne a kusa da Babban Birnin Tarayya, Abuja, a ranar Lahadi 22 ga watan Oktoba, da misalin ƙarfe 4:00 na yamma, yayin da Gwamnan ke ƙoƙarin […]
CBN ya janye dokar canjin dala kan shinkafa da wasu kayyaki 42
Hukumar Raya Birnin Abuja ta bayyana cewa za ta fara kamen fasinjojin dake hawa achaba. Hukumar wadda ke karkashin jagorancin ministan Abuja, Nyesom Wike ta ce idan ta kama fasinjoji masu hawa achaba dole a bar yin sana’ar a birnin.
A yayin da musulmai ke cigaba da murnar tunawa da ranar da aka haifi Annabin tsira, Annabi Muhammad (SAW).
Fadar gwamnatin Najeriya ta nemi afuwa kan iƙirarin da ta yi na cewa shugaba Bola Ahmad Tinubu shugaban Afirka na farko da ya fara rufe hada-hadar Cinikayyar Hannun Jari na NASDAQ da ke ƙasar Amurka.