Babu Rukuni

NIDCOM Ta Ceto Yan Nijeriya 956 Daga Gidan Yarin Libiya

  Daga : Abubakar Abdulkadir Kurawa Hukumar da ke kula da ‘yan Nijeriya mazauna Ƙasashen Ƙetare (NIDCOM) ta ce an kuɓutar tare da mayar da ‘yan Nijeriya 956 daga gidajen yarin kasar Libya a cikin watanni ukun farko na shekarar 2025. Hakan ya biyo haɗin gwiwar da hukumar NIDCOM ta samu tare da hukumar da […]

Read more

Yan Arewa Su Koyi  Dabarun Kare Kai- ACF

Ƙungiyar tuntuɓa ta Arewa(ACF) ta yi kira kan yadda za’a wayar da kan mutanen Arewacin Najeriya, game da muhimmancin kare kansu, duba da yadda matsalar tsaro tayi ƙamari a yankin. Da yake gabatar da jawabi a taron kwamitin zartarwar ƙungiyar na ƙasa, ACF Mamman Mike Osuman ( SAN), ya nuna takaici kan yadda hare-hare da […]

Read more

Mun Karbi Tuban Ndume -Ganduje

Shugaban Jamiyyar APC  na kasa, Dokta Abdullahi Umar Ganduje ya ce sun karɓi tuban Sanata Ali Ndume tun da ya fahimci kuskurensa a taƙaddamar da ta taso har aka samu saɓani tsakaninsa da jam’iyyar. A baya dai Jamiyyar APC ta aikewa majalisar dattijan kasar nan takardar korafi akan sanatan, wanda hakan ya yi sanadiyyar sauke […]

Read more

Wata gobara ta ƙone sansanin ‘yan gudun hijira a Barno

Hukumar Bunƙasa Yankin Arewa-maso-gabas, wato North East Development Commission, ta kai kayan agajin gaggawa ga mutanen da suka gamu da ibtila’in gobara a sansanin ‘yan gudun Hijrah na Rundaben Shuwa da ke kusa da Bauchi. Wannan al’amari ya faru ne a lokacin da ake sallar juma’a bayan da wata  mummunar gobara ta tashi daga wani […]

Read more

Nijeriya ta jaddada aniyarta ta cigaba da zama mamba a OPEC

Nijeriya ta jaddada aniyarta ta cigaba da zama mamba ta kungiyar ƙasashen masu arziƙin man fetur, OPEC,  inda karamin ministan man fetur Heineken Lokpobiri ya ba da tabbacin cewa ƙasarsa ba za ta gaza ba wajen ci-gaban kungiyar. Ya ce hadin kan kungiyar shi ne yake samar da zaman lafiya da dorewar cinikayya a kasuwar man fetur. […]

Read more

Gwamnan Kogi Ya Tsallake Rijiya da Baya

Gwamnan jihar Kogi, Alhaji Yahaya Bello, CON, ya tsallake rijiya da baya lokacin da da wasu mahara sanye da kayan sojoji suka kai wa tawagarsa hari. Al’amarin ya faru ne a kusa da Babban Birnin Tarayya, Abuja, a ranar Lahadi 22 ga watan Oktoba, da misalin ƙarfe 4:00 na yamma, yayin da Gwamnan ke ƙoƙarin […]

Read more