Babu Rukuni

Rundunar ƴan sandan Nijeriya ta kafa kwamitin da zai nemo hanyoyin da jami’anta za su mallaki gidaje.

Rundunar ƴan sandan Nijeriya ta ƙirƙiro wani kwamiti da zai  fito da hanyoyin da kowanne jami’in ɗan sanda zai mallaki muhalli ba tare da yasha wahala ba. Muƙaddashin babban sufeton ƴan sanda Najeriya, DIG Sulaiman Muhammed Abdul, ne ya bayyana hakan lokacin da yake tattaunawa da dakarun ƴan sandan jihar Kano, a madadin shugaban ƴan […]

Read more

An yi garkuwa da ɗalibai a hanyar zuwa jarrabawar JAMB

Akalla dalibai 10 ne fargabar ’yan bindiga sun yi garkuwa da ɗalibai a hanyarsu da zuwa zama Jarabawar shiga manyan makarantu, JAMB. Ɗaliban suna cikin fasinjoji 18 da aka sace a kan hanyar Makurdi zuwa Otukpo, a yammacin Laraba, a Jihar Binuwai. Wata majiya ta bayyan cewa ’yan bindigar sun tare motar ne da misalin […]

Read more

Yan Siyasa Ne Ke Zagon Kasa Ga Ci Gaban Nijeriya

Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II, ya zargi ƴan siyasan Najeriya da yin zagon ƙasa ga ci gaban ƙasar ta hanyar ɗaukar mukaman gwamnati a matsayin gadon gidansu a maimakon amanar jama’a.Da yake jawabi a ranar Laraba a yayin taro karo na 15 mai taken, “ya Isa haka” da ya gudana a jihar Legas, Sanusi II […]

Read more

Saudiyya Ta Rage Wa Najeriya Kujerun Aikin Hajjin 2026

Hukumar Alhazan Najeriya ta bayyana damuwarka kan matakin da hukumomin Saudiyya suka ɗauka na rage wa ƙasar wani kaso mai yawa na kujerun aikin Hajjin da aka ware mata. NAHCON ta yi gargaɗiin cewa matakin zai hana mutane da dama zuwa aikin Hajjin a shekara mai zuwa. Cikin wata sanarwa da kakakin hukumar, Fatima Sanda […]

Read more