Za A Yi Zaben Kananan Hukumomi Ranar Asabar-Majalisar Kano
Majalisar Dokokin Jihar Kano ta ce babu fashi dangane da gudanar zaɓen ƙananan hukumomin jihar da ke tafe ranar Asabar mai zuwa.
Majalisar Dokokin Jihar Kano ta ce babu fashi dangane da gudanar zaɓen ƙananan hukumomin jihar da ke tafe ranar Asabar mai zuwa.
A jiya Litinin ne babban layin dake samar da wuta ga Jihohin Arewacin Najeriya na sake ɗaukewa. Bayanin sake ɗaukewar layin wutar na ƙunshe ne cikin wata sanarwa da Babbar Manajan Hulɗa da Jama’a ta Kamfanin Raba Wutar Lantarki na Najeriya, Ndidi Mbah ta fitar a safiyar Talata. A cikin makonni biyu, wannan shine karo […]
Gwamnatin Jihar Kano ta tabbatar da dakatar da wasu yan Jarida 14 daga ɗaukar rahotanni a fadar Gwamnatin Jihar. Mai magana da yawun gwamnan jihar Kano Sanusi Bature Dawakin Tofa ne ya sanar da hakan cikin wata buɗaɗɗiyar wasiƙa da ya fitar. Duk da cewa babu wani dalili da aka bayyana na dakatar da su […]
Masana kiwon lafiya a fannin ingantacen abinci wato dietians ko nutritions sun gano cewa, ‘ya’yan kankana na da amfanin sosai ga lafiyarmu. ‘ya’yan kankana da so tari mukan furzar a yayin shan kankana suna kushe da sinadarin da ake kira da zinc da magnesium da potassium da iron da makamantansu wadanda ke kara wa garkuwar […]
Malamin addini kuma babban ɗan Adawa ga shugaba Racep Tayyib Erdagon a ƙasar Turkiyya Fethullah Gulan ya rasu yana da shekaru 83 bayan rashin lafiya a kasar Amurka
Ƙungiyar gwamnonin Arewa ta bayar da gudunmawar Naira Miliyan 950 don taimakawa iyalan waɗanda suka rasu dama waɗan da suka jikkata sakamakon faɗuwar tankar dakon man fetur a Majia jihar Jigawa. Shugaban ƙungiyar gwamnonin Arewacin Najeriya gwamna Muhammad Inuwa Yahaya na jihar Gombe ne ya sanar da ba da tallafin ya yin ziyarar da su […]
Tun bayan Iftila’in haɗarin Tankar mai da ya faru a ranar Talata a Majiya dake Jihar Jigawa, zuwa yanzu adadin mutanen da suka rasu sun kai 180 a cewar wasu mazauna yankin. Tun a ranar 15 ga watan Oktoba ne wata babbar tankar dakon man fetur tayi haɗari akan hanyar ta ta zuwa Jihar Yobe […]
Gidauniyar da ke tallafawa marayu, zawarawa da masu ƙaramin ƙarfi ta SURE4U ta biyawa yara 27 Kuɗin makaranta sama da Nair Miliyan ɗaya da rabi na shekara guda a Cibiyar Nazarin Harshen Larabci Da Darussan Addinin Musulunci (CAIS) da ke a Abuja.
A yau Juma’a 18 ga watan Oktoba ƙungiyar yan jarida ta ƙasa reshen jihar Kano ƙarkashin jagorancin Sulaiman Abdullahi Dedere ta kawo ziyara gidan rediyo da talabijin na muhasa domin karfafa alaƙar dake tsakanin su. Shugaban ƙungiyar ya bayynana farin cikinsu su, da kuma maƙasudin kawo ziyarar. Dedere ya kuma yi kira ga yan jarida […]
KILAF ta karɓi baƙuncin Hukumar Ƙirƙirar Da Fasaha Ta Najeriya (National Gallery of Arts) domin ƙara ƙarfafa alaƙar da take tsakani.