Labarai

Kwankwaso ya amince a ba wa Kudu takarar Shugaban Kasa ta NDC

Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya goyi bayan matakin jam’iyyar NDC na ba da takarar shugaban kasa ta 2027 ga yankin Kudancin Najeriya. Kwankwaso ya bayyana hakan ne yayin Babban Taron Jam’iyyar na Ƙasa da aka gudanar a Abuja ranar Asabar, inda ya ce matakin ya yi daidai da tsarin rabon madafun […]

Read more

Najeriya ta ƙarfafa ƙawancen tsaronta da Amurka

Najeriya ta Amuka sun amince da ƙarfafa haɗin kan tsaro tsakaninsu domin yaƙi da ta’addanci. Cikin wata sanarwa da kakain shugaban ƙasar Bayo Onanuga ya fitar, ya ce an cimma hakan ne a ganawar da mai taimaka wa shugaban ƙasar kan harkokin tsaro Mallam Nuhu Ribadu ya yi da mataimakin shugaban Amurka, JD Vance da […]

Read more

EFCC ta ayyana neman Sadiya Farouq ruwa a jallo

Hukumar EFCC mai yaƙi da cin hanci da rashawa a Najeriya ta ayyana neman tsohowar ministar jin ƙai ta ƙasar, Sadiya Umar Farouq ruwa a jallo. Cikin wata sanarwa da hukumar ta wallafa a shafinta na internet, ta ce tana neman tsohuwar ministar bisa zarge-zargen laifukan haɗa baki domin aikata laifuka da amfani da ofishi […]

Read more

Jam’iyyar NDC na gudanar da babban taronta na ƙasa

Jam’iyyar hamayyar ta NDC a Najeriya na gudanar da babban taronta na ƙasa domin zaɓen sabbin shugabanninta. Matakin na zuwa ne mako guda bayan da manyan jiga-jigan siyasar ƙasar biyu, Peter Obi da Kwankwaso suka sanar da komawa cikinta. Ɗaruruwan magoya bayan jam’iyyar ne suka taru a harabar wurin gudanar da taron a Abuja. Akwai […]

Read more