UNICEF Ta Buƙaci Kafafen Yaɗa Labarai Su Samar Da Shirye-shiryen Bunƙasa Rayuwar Yara
Asussun Tallafawa ƙananan yara na Majalisar Ɗinkin Duniya (UNICEF) na gudanar da taron wayar dai kai na kwana biyu da wakilan kafafan yada labarai na jahohin Kano da Jigawa da kuma Katsina a jami’ar Ahmadu Bello da ke Zariya a jihar Kaduna da nufin samar da hanyoyin karfafa muryar yara domin mahukunta su ɗau matakan […]