Labarai

Gwamna Zulum Ya Kafa Kwamitin Kasafta Tallafin Ambaliya

Gwamnan Jihar Borno Babagana Umara Zulum ya kafa kwamitin da zai kasafta gudunmawar kuɗi da sauran kayan amfani da jihar ta samu da suka tasar ma tsabar kuɗi Naira Miliyan Dubu huɗu. Jihar Borno dai ta fuskanci mummunar ambaliya a kwanakin baya, wanda hakan ya yi sanadiyyar rasa rayuka da dukiyoyi masu ɗimbin yawa. To […]

Read more

Yahaya Bello Ya Amsa Gayyatar EFCC

Rahotanni sun bayyana cewa tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello ya amsa gayyatar da hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta Najeriya EFCC tayi masa. A cewar mai Magana da yawun tsohon gwamnan, wanda ya bayyana haka cikin wata sanarwa da ya fitar a yau Laraba, “tsohon gwamnan ya yanke hukuncin ne bayan shawara […]

Read more

Sure4u Ta Yi Rabon Tallafi A Kano.

Kungiyar tallafawa marayu da marasa galihu ta SURE4U ta bayar da tallafin kayan abinci da suka haɗa da shinkafa da siga da mai. An kuma rabawa mata atamfofi ɗai-ɗai kowannen su, kuma kudi Naira dubu biyar-biyar ga iyayen marayu 20, dake unguwar zoo road, a nan birnin Kano. Babban limamin masallacin Hidayatu dake unguwar Zoo […]

Read more

An Saki Sowore Bayan Dawowar Sa Daga Amurka

An tsare ɗan takarar Shugabancin ƙasa a jam’iyyar African Action Congress {AAC}, Omoyole Sowore a ranar Lahadi, bayan dawowar sa daga ƙasar Amurka. An tsare Sowore ne a filin tashi da saukar jirage na Malam Aminu Kano, bayan dawowar sa daga ƙasar Amurka. Sowore wanda ya bayyana hakan a shafinsa na X a safiyar ranar […]

Read more