“Ba Rashin Ƙokari Yasa Aka Sauke Ni Daga Minista Ba” -T Gwarzo
Tsohon Ƙaramin Ministan Gidaje da ƙawata Birane Abdullahi Tijjani Muhammad Gwarzo ya bayyana cewa tun kafin a sauke shi shugaba Tinubu ya sanar dashi. Tohon ministan ya ƙara da cewa cire shi ko kusa ko alama bashi da alaƙa da rashin ƙoƙari. T Gwarzo ya ƙara da cewa Tinubu ya sanar dashi suna buƙatar samun […]