Babban Labari

Mutane 3 sun mutu a hatsarin jirgin ƙasa a Najeriya

An tabbatar da mutuwar mutum uku a wani hatsarin jirgin ƙasa a Najeriya, inda kusan mutum 40 suka jikkata. Kamar yadda hukumar kula da sufurin jiragen ƙasan Najeriya, NRC ta tabbatar, lamarin ya faru ne a jiya Litnin kuma fasinjoji da dama sun samu raunuka. Rahotanni sun ce jirgin ƙasa ya sauka daga kan layinsa […]

Read more

Tinubu Ya Rantsar Da Sabbin Ministoci Biyu

Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu, ya rantsar da sabbin ministoci biyu a ranar Litinin a Fadar Shugaban Ƙasa da ke Abuja. Sabbin ministocin da aka rantsar sun haɗa da Mista Joseph Olasunkanmi Tegbe, wanda aka naɗa a matsayin Ministan Wutar Lantarki, da kuma Ambasada Sola Enikanolaiye, wanda ya zama Ƙaramin Ministan Harkokin Waje. An gudanar […]

Read more

KACRAN ta buƙaci manoma da makiya su zauna lafiya

Ƙungiyar makiyaya ta Kulen Allah Cattle Rearers Association of Nigeria (KACRAN) ta yi kira ga manoma da makiya da su girmama ta hanyar kiyaye tsakanin gonaki da gandun daji da burtulai da aka ware domin tabbatar da zaman lafiya mai ɗorewa a ƙasar baki ɗaya. KACRAN ta bayyana haka ne a wata sanarwa da ta […]

Read more