Ana Zargin Alaƙa Ta yi Tsami Tsakanin Abba Da Kwankwaso
Lamari na ƙara rincaɓewa a jam’iyya mai mulki a Kano NNPP, inda wasu majiyoyi suka tabbatar da cewa gwaman Abba ya daina ɗaga kiran mai gidansa Sanata Rabi’u Kwankwaso.
Lamari na ƙara rincaɓewa a jam’iyya mai mulki a Kano NNPP, inda wasu majiyoyi suka tabbatar da cewa gwaman Abba ya daina ɗaga kiran mai gidansa Sanata Rabi’u Kwankwaso.
Taron Editocin Najeriya na shekara shekara ANEC, a bana wanda shine karo na 20 zai gudana ne a Yenagoa, Babban Birnin Jihar Bayelsa.
Ayaba na daga cikin kayan marmari da mutane suke yawan amfani da ita sosai a duniya. Masana kiwon lafiya sun ce cin ayaba yana rage hawan jini da kuma bayar da kariya ga cututtukan daji da na asma. Akwai kimanin kasashe 107 da su ke noman ayaba kuma hakan ya sanya su cikin jerin kasashe […]
Mai Alfarma Sarkin Musulmin Najeriya Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar ya naɗa Farfesa Isa Ali Pantami sarautar Majidadin Daular Usmaniya.
Ɗan Majalisa mai wakiltar Dala a tsakiyar birnin Kano kuma mataimakin shugaban marasa rinjaye a Majalisar Wakilan Najeriya, Ali Sani Madakin Gini ya fita daga tsagin Kwankwasiyya a cikin jam’iyyarsa ta NNPP.
Ƙungiyar kishin ƙabilar yankin Yarabawa da aka fi sani da Afenifere ta ja hankalin shugaban ƙasa Bola Tinubu akan fifita ‘yan ƙabilar Yarabawa wajen ba da muƙamai a ƙunshin gwamnatin sa. Sanarwar na ƙunshe ne cikin wata takarda da shugaban ƙungiyar Ayo Adebanjo, da kuma sakataren yaɗa labaran ta Justice Falaye suka fitar a jihar […]
Gwamnatin Najeriya ƙarkashin jagorancin Bola Ahmed Tinubu na shan caccaka kan kama masu zanga-zangar tsadar rayuwa. Bayyanar faifan bidiyon wasu matasa da a ganin ido basu haura shekara 15 zuwa 20 cikin mummuna yanayi da aka kama sakamakon zanga-zangar tsadar rayuwa ya janyo wa gwamnatin Tinubu tofin Allah ya tsine a kafafen sada zumunta. Faifayin […]
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya yi watsi da shawarar Majalisar Tattalin Arziki (NEC) wadda ta nemi ya janye ƙudirinsa na ƙara haraji.
kwamitin Abinci a Majalisar Ɗinkin Duniya ya yi gargadin cewar akwai yiwuwar samun matsananciyar yunwa a wasu ƙasashe 16 cikin watanni masu zuwa. Hukumomin sun ce yankunan Sudan ta Kudu da Ƙasar Mali da Haiti da yankunan Falasɗinu su ne kan gaba wajen fuskantar wannan matsala. Ƙasashe irin su Najeriya na daga cikin ƙasashen da […]
Gwamnatin Jigawa ta sha alwashin ɗaukar nauyin wanke ƙodar duk wani ɗan jihar da ke ɗauke da ciwon ƙodar da ke buƙatar wankewa. Wannan ya zo ne a cikin wani bayani da Kwamishinan Lafiya na jihar Jigawa Dokta Abdullahi Muhammad Kainuwa ya yi wa abokin aikinmu Hassan Abdu Mai Bulawus, a yayin wani taro da […]