Lafiya

KSCHMA Ta Jaddada Kudirin Rage Yawan Mutuwar Kananan Yara A Kano

Hukumar Kula da Tsarin Taimakekeniyar Lafiya ta Jihar Kano (KSCHMA) ta sake jaddada kudirinta na ceton rayukan mata da kananan yara ta hanyar kawar da bambancin samun kulawar lafiya, musamman wajen rage yawan mace-macen yara ‘yan kasa da shekara biyar a fadin jihar. Da take jawabi ga manema labarai a birnin Kano, Babbar Sakatariyar KSCHMA, […]

Read more

Yau Ce Ranar Yaki Da Cutar Zazzabin Cizon Sauro Ta Duniya

Daga : Zubaida Abubakar Ahmad Gwamnatin jihar Kano za ta raba kusan miliyan 7.7 na maganin kashe kwari (ITN) a kokarin rage kamuwa da cutar zazzabin cizon sauro musamman iyaye da yara. Kwamishinan lafiya na jihar Kano, Dakta Abubakar Labaran ne ya bayyana hakan a yau Juma’a, a wani taron manema labarai na tunawa da […]

Read more

Hanyoyin kare Kai Daga Kamuwa Daga Cutar koda

Masana kiwon lafiya sun bayyana cewa cutar hawan jini da suga na cikin cututtukan da ke haddasa ciwon koda – ya kamata mutum ya dinga kokarin zuwa asibiti don a ba shi magungunan da suka dace da kuma kula da ciwonsa na hawan jini ko ciwon sukari don kare kaii daga kamuwa da ciwon koda. […]

Read more

Kananan Yara Sama Da Miliyan 1 Za Su Rasa Tallafin USAID

Asusun kula da ƙananan yara na Majalisar Dinkin Duniya ya ce yara miliyan ɗaya da dubu ɗari uku, ƴan ƙasa da shekara biyar masu fama da ƙarancin abinci mai gina jiki ne ke fuskantar barazanar daina samun tallafi a ƙasashen Habasha da Najeriya. UNICEF ya ce nan da watanni biyu abinci mai gina jiki da […]

Read more