Wannan al’amari ya faru ne da safiyar ranar Asabar 4 ga watan Yunin 2023, inda gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ba da umarnin rushe wani gini mai hawa uku da ke ɗauke da shaguna 90.
Ga kaɗan daga cikin abin da ya wakana a wannan wuri.
Wannan al’amari ya faru ne da safiyar ranar Asabar 4 ga watan Yunin 2023, inda gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ba da umarnin rushe wani gini mai hawa uku da ke ɗauke da shaguna 90.
Ga kaɗan daga cikin abin da ya wakana a wannan wuri.