Kogi Ta Haramta Bukukuwan Yaye Yara da “Sign-Out” a Makarantu
Gwamnatin Jihar Kogi ta haramta bukukuwan yaye yara a makarantun firamare da sakandire a matsayin wani ɓangare na gyaran tsarin ilimi.
Gwamnatin Jihar Kogi ta haramta bukukuwan yaye yara a makarantun firamare da sakandire a matsayin wani ɓangare na gyaran tsarin ilimi.
Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya kai ziyara jami’ar Near East da ke kasar Cyprus domin jin dalilin hana ɗaliban da gwamnatin jihar ta ɗauki nauyinsu takardun kammala karatun su.
Shugaban ƙungiyar ɗaliban Najeriya, Muhammad Sabo ya shaida wa manema labarai cewa a wannan karon ƙungiyar baza ta zuba ido taga ana cutar da ɗaliban ba.