Babban Labari
-
Ƙungiyar MURIC ta buƙaci hukumar DSS ta gaggauta sakin Walida.
Ƙungiyar MURIC ta buƙaci hukumar DSS ta gaggauta sakin Walida. Ƙungiyar kare haƙƙin Musulmi a Nageriya (MURIC) ta buƙaci Babban Daraktan DSS da ya bi umarnin kotu ya saki Walida Abdulhadi, da ke hannun hukumar a Abuja. MURIC ta ce kotu ta bayar da umarnin a mayar da ita
-
Majalisar dokokin Najeriya ta ɗage zamanta
Majalisar dokokin Najeriya ta ɗage zamanta zuwa ranar 5 ga watan Maris mai kamawa. Tun da farko an tsara majalisar za ta koma zama ranar 24 ga watan Fabrairu. Sai dai cikin wata sanarwa da akawun majalisar, Kamoru Ogunlana ya fitar, ya ce majalisar ta ɗage komawar ne domin bai
-
Wane ne sabon sufetan ƴansandan Najeriya Tunji Disu?
Shugaban Najeriya ya sanar da naɗin Olatunji Rilwan Disu a matsayin sufeta-janar na ƴansandan kasar, bayan ajiye aikin tsohon mai riƙe da muƙamin Kayode Egbetokun. A cikin wata sanarwa da fadar shugaban Najeriya ta fitar, Tinubu ya ce ya amince da ajiye aikin Sufeta-Janar Kayode Egbetokun “bayan ya miƙa takardar
-
Ƙungiyar ƙasashen Musulmai na son a sako mutanen da aka sace a Zamfara
Ƙungiyar Ƙasashen Musulmai ta Duniya (OIC) ta yi Allah-wadai da kisan gillar fararen hula da satar mata da yara da aka yi a jihar Zamfara, arewa maso yammacin Najeriya, a ranar 21 ga Fabrairu, 2026. Sanarwar da ƙungiyar ta fitar ta bayyana cewa “wannan hari na ƴanbindiga na da muni
Sabbin Labarai
Muna bakin ƙoƙarinmu don ganin an saki Walida – Namadi
Gwamnanatin jihar Jigawa a Najeriya ta ce tana iya bakin ƙoƙarinta don ganin an saki yarinyar nan Walida Abdulhadi ƴar
Labarai Na Kasashen Ketare
Fashewar Tankar Mai Ta Yi Sanadin Mutuwar Mutane 8 a Kamaru
Hukumomi sun bayyana cewa tankar, wadda ke ɗauke da fiye da lita 36,000 na man fetur, ta fashe ne bayan da burki ya ƙwacewa matukinta a kan tudun Mutengene Hill, inda ta riƙa gangarowa. Karfin fashewar ya haddasa tashin gobara da ta laƙume wani banki da ke kusa da inda












