Babban Labari

Dokta Lawan Ahmed Muhammad Sani ya zama sabon Sarkin

Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya amince da naɗin Dokta Lawan Ahmed Muhammad Sani, a matsayin sabon

Rubutu Na Musamman

Labarai

Hisbah ta fara horas da sabbin jami’anta a Jigawa

Hukumar Hisbah ta Jihar Jigawa, ta fara horar da sabbin jami’anta daga Ƙananan Hukumomi 27 na jihar da kuma hedikwatar hukumar. Jami’in Hulɗa da Jama’a na hukumar, Dauda Muhammad Hadejia

Babban Labari

Dokta Lawan Ahmed Muhammad Sani ya zama sabon Sarkin Gumel

Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya amince da naɗin Dokta Lawan Ahmed Muhammad Sani, a matsayin sabon Sarkin Gumel. Dokta Lawan ya zama Sarki na 17 a tarihin masarautar

Babban Labari

Sojojin Najeriya sun daƙile yunƙurin garkuwa da mutane tare da ceto mutum 23

Sojojin Najeriya sun ce sun ceto mutane 23 da aka yi garkuwa da su, tare da daƙile wani yunƙurin sace wasu mutane a yayin samamen da suka kai kan ƴanbiniga

babban rukuni

Wasanni

44 Articles
+

Uncategorized

4 Articles
+

Ta'aziyya

13 Articles
+

Siyasa

120 Articles
+

Bidiyo

Lafiya

Sauron da jirgin sama ya ɗauko daga Afirka sun yi ajalin mutane

Mutane biyu da ke aiki a filin jirgin saman Frankfurt da ke Jamus sun mutu

EU ta ware €1.5m don yaƙar Kwalara a Najeriya

Tarayyar Turai (EU) ta ware Yuro miliyan 2.3m a matsayin tallafin gaggawa ga Najeriya, Kamaru,

Kwalara ta hallaka mutane 14 a Filato, yayin da 441 ake zargin

Gwamnatin jihar Filato da ke arewacin Najeriya ta ce mutane 14 sun mutu, yayin da

Ana Fargabar Ɓullar Zazzaɓin Lassa A Gombe

An samu rahoton wasu mutane huɗu da ake zargin sun kamu da cutar zazzaɓin Lassa

mashuhuran labarai

Babban Labari Labarai
Zulum Ya Roki ‘Yan Borno Su Tashi Da Azumi Gobe Litinin

Gwamnan Jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum ya bukaci jama'ar sa su tashi da azumi gobe litinin da

Babban Labari
Zulum ya bayyana Gubio a matsayin wanda ya fi so ya gaje shi

Gwamna Babagana Umara Zulum na Jihar Borno, ya bayyana tsohon kwamishinan ayyuka na jihar, Mustapha Gubio, a matsayin

Babban Labari
Zulum ya bai wa sojoji kyautar motocin yaƙi, ya tallafa wa ’yan gudun hijira

Farashin hannayen jari ya yi tashin gwauron zabi a kasuwannin Asiya, yayin da farashin mai ya ragu, bayan

Bidiyo
ZIYARAR SARKIN KANO FADAR GWAMNATIN KANO A LOKACIN HAWAN NASARAWA

ziyarar sarkin kano fadar gwamnatin kano a lokacin hawan nasarawa

Labarai
Ranar ‘Yanci: Cikakken Jawabin Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu

Ina farin cikin yi muku jawabi a yau, ranar cikar kasarmu shekaru 63 da samun ‘yancin kai, a

Labarai
Kano: Kotun ɗaukaka ƙara ta tabbatar wa da Gawuna nasara

Kotun ɗaukaka ƙara da ke zaman a babban birnin tarayya Abuja ta bayyana tsohon mataimakin gwamnan jihar Kano,

Labarai
NGO: An kaddamar da kundi kan yaƙi da safarar bil’adama a Najeriya

Wata ƙungiya mai zaman kanta, ta yi kira ga masu ruwa da tsaƙi da malaman addini a Najeriya

Labarai
N-Power: Gwamnatin tarayya za ta biya bashin hakkokin ma’aikata

Gwamnatin tarayya ta ba da tabbacin cewa za ta biya waɗanda ke bin bashin haƙƙoƙinsu da ke cikin

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai