Babban Labari

Waɗanda suka sace ɗaliban Oyo sun buƙaci musaya da

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu, ya ce gwamnati ta ƙi amincewa da buƙatun masu garkuwa da mutanen da suka

Rubutu Na Musamman

Labarai

Ana zargin mahaifi da kashe ’yarsa kan auren dole a Katsina

Wani magidanci ya shiga hannun hukuma kan zargin kashe ’yarsa a sakamakon yi mata duka saboda ta ƙi amincewa da auren dole a Jihar Kastina. Rundunar ’Yan Sandan Jihar Katsina

Labarai

An kama mutum 2 kan zargin sayar da filayen gwamnatin a Kano

Gwamnatin Jihar Kano ta kama wasu mutum biyu bisa zargin rabawa da sayar da filayen gwamnati ba bisa ka’ida ba a yankin Rimin Zakara da ke Ƙaramar Hukumar Ungoggo. Kwamishinan

Babban Labari

Waɗanda suka sace ɗaliban Oyo sun buƙaci musaya da manyansu muka ƙi’

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu, ya ce gwamnati ta ƙi amincewa da buƙatun masu garkuwa da mutanen da suka kai hari makarantu uku a jihar Oyo da ke kudu maso yammacin

babban rukuni

Wasanni

41 Articles
+

Uncategorized

4 Articles
+

Ta'aziyya

13 Articles
+

Siyasa

115 Articles
+

Bidiyo

Lafiya

Kwalara ta hallaka mutane 14 a Filato, yayin da 441 ake zargin

Gwamnatin jihar Filato da ke arewacin Najeriya ta ce mutane 14 sun mutu, yayin da

Ana Fargabar Ɓullar Zazzaɓin Lassa A Gombe

An samu rahoton wasu mutane huɗu da ake zargin sun kamu da cutar zazzaɓin Lassa

Fasahar Mutum-Mutumi Ya fara Yi Wa Mata Tiyata ta farko a Afrika

Wani asibiti a Legas ya fara yi wa mata tiyata da na’uran robot wanda wannan

An dakatar Likitoci 3 saboda barin Almakashi a cikin mara lafiya a

Hukumar kula da asibitoci ta jihar Kano ta ce ta tabbatar da zargin da aka

mashuhuran labarai

Babban Labari Labarai
Zulum Ya Roki ‘Yan Borno Su Tashi Da Azumi Gobe Litinin

Gwamnan Jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum ya bukaci jama'ar sa su tashi da azumi gobe litinin da

Babban Labari
Zulum ya bayyana Gubio a matsayin wanda ya fi so ya gaje shi

Gwamna Babagana Umara Zulum na Jihar Borno, ya bayyana tsohon kwamishinan ayyuka na jihar, Mustapha Gubio, a matsayin

Babban Labari
Zulum ya bai wa sojoji kyautar motocin yaƙi, ya tallafa wa ’yan gudun hijira

Farashin hannayen jari ya yi tashin gwauron zabi a kasuwannin Asiya, yayin da farashin mai ya ragu, bayan

Bidiyo
ZIYARAR SARKIN KANO FADAR GWAMNATIN KANO A LOKACIN HAWAN NASARAWA

ziyarar sarkin kano fadar gwamnatin kano a lokacin hawan nasarawa

Labarai
Ranar ‘Yanci: Cikakken Jawabin Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu

Ina farin cikin yi muku jawabi a yau, ranar cikar kasarmu shekaru 63 da samun ‘yancin kai, a

Labarai
Kano: Kotun ɗaukaka ƙara ta tabbatar wa da Gawuna nasara

Kotun ɗaukaka ƙara da ke zaman a babban birnin tarayya Abuja ta bayyana tsohon mataimakin gwamnan jihar Kano,

Labarai
NGO: An kaddamar da kundi kan yaƙi da safarar bil’adama a Najeriya

Wata ƙungiya mai zaman kanta, ta yi kira ga masu ruwa da tsaƙi da malaman addini a Najeriya

Labarai
N-Power: Gwamnatin tarayya za ta biya bashin hakkokin ma’aikata

Gwamnatin tarayya ta ba da tabbacin cewa za ta biya waɗanda ke bin bashin haƙƙoƙinsu da ke cikin

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai