2026

Shekara ɗaya bayan rasuwar Buhari: Me ƴan Najeriya ke cewa?

Shekara ɗaya bayan rasuwar tsohon shugaban Najeriya Muhammadu Buhari, abokan tafiyarsa a lokacin da yake raye sun shirya wani gagarumin taron tunawa da shi a Abuja babban birnin ƙasar. Buhari na daga cikin ƴan siyasa ƙalilan waɗanda suke da tarin mabiya da masoya a lokacin rayuwarsa, lamarin da ya sanya ya riƙa samun ɗimbin ƙuri’u […]

Read more

Sunayen sabbin shugabannin jam’iyar APC

Jam’iyyar APC mai mulkin Najeriya ta zaɓi sabbin shugabannin da za su jagorance har an da shekaru huɗu masu zuwa. An zaɓi sabbin shugabbnin ne a lokacin babban taron jam’iyyar na ƙasa da aka gudanar ranar Juma’a a Abuja. APC ta sanar da zaɓen Farfesa Nentawe Yilwatda – shugaban riƙon jam’iyyar – a matsayin cikakken […]

Read more