Babban Labari
Labarai
ECOWAS Na Shirin Kaddamar Da Rundunar Yaƙi Da Ta’addanci
Ƙungiyar ƙasashen Yammacin Afirka ta ECOWAS ta bayyana shirin kafa rundunar gaggawa mai ƙarfin mutum 260,000 don yaƙi da ta’addanci da tashe-tashen hankula a yankin. Wannan shi ne mafi girman shirin tsaro da ƙungiyar ta yi a kwanakin baya-bayan nan. An bayyana wannan ne a taron manyan hafsoshin sojojin asashen Afirka da aka gudanar a […]

