Wata Ƙungiya Ta Ja Kunnen Masu Tsoma Baki Kan Hukuncin Shari’ar Abduljabbar
kungiyar daliban ashabul kahfi warraqem ta yi gargadi ga duk wanda yake tsoma baki a shari’ar da ake gudanarwa ta malamin nan shaik abdulljabbar nasir kabara da su guji yin haka.