Wata Ƙungiya Ta Ja Kunnen Masu Tsoma Baki Kan Hukuncin Shari’ar Abduljabbar

kungiyar daliban ashabul kahfi warraqem ta yi gargadi ga duk wanda yake tsoma baki a shari’ar da ake gudanarwa ta malamin nan shaik abdulljabbar nasir kabara da su guji yin haka.

Shugaban  kungiyar daliban da suka fito daga jahohin da ke yankin arewa enginer ibrahim abdullahi warure ne ya bayyana haka a yau lahadi a yayin wani taron manema labarai a jahar kano,

Post masu alaƙa

AIG Garba Ahmed ya karrama sabon kwamishinan yan sanda CP Taiwo a Kano.

Yan sandan Kano sun miƙa wa masu su motoci biyu da suka ƙwato tare da kama mutum Daya da ake zargi.

Bene mai hawa daya da ake ginawa ya rushe a jihar Sokoto