Babban Labari
WHO na neman ƙarin kuɗi don daƙile Ebola a Congo
Shugaban Hukumar Lafiya ta Duniya na neman ƙarin kuɗi don taimaka wa Jamhuriyar Dimokraɗiyyar Congo don ta samu ta yaƙi ɓarkewar cutar Ebola. Da yake magana a Kinshasa, Tedros Adhanom Ghebreyesus ya ce kashi ɗaya bisa uku na tallafin da ake nema aka samu zuwa yanzu. Amurka ta yi alƙawarin bayar da ƙarin dala miliyan […]

