AFRICA

ECOWAS ta ɗage takunkumin da ta ƙaƙaba wa Guinea

Ƙungiyar Raya Tattalin Arzikin Ƙasashen Yammacin Afrika wato ECOWAS ta amince da ɗage dukkan sauran takunkuman da ta ƙaƙaba wa ƙasar Guinea bayan kammala miƙa mulki, lamarin da ke nuna cikakken dawowar ƙasar cikin harkokin ƙungiyar yankin. An cimma wannan matsaya ne a yayin taron shugabannin ƙasashe da gwamnatocin ECOWAS da aka gudanar a ƙasar […]

Read more

ECOWAS Ta Aiyana Dokar Ta-baci A Kasashenta

Kungiyar ECOWAS) ta ayyana dokar ta-baci a kasashen Yammacin Afirka a kokarinta na dakile yiwuwar juyin mulki a yankin. Shugaban Hukumar Tsaro da Sasanci na ECOWAS, Omar Touray, ne ya sanar da haka, kwana biyu bayan yunkurin juyin mulki da bai yi nasara ba a kasar Jamhuriyar Benin. A yayin zaman majalisar tsaro ta hukumar […]

Read more