Babban Labari
Labarai
Sai ƴan Arewacin Nijeriya sun daina yi wa kansu hassada za a samu ci gaba- Alhaji Shehu Ashaka.
An bayyana rashin haɗin kai tsakanin al’ummar arewacin Nijeriya amatsayin abin da ke ƙara janyo wa yankin koma baya ta fuskar ci gaba da kuma rusa zamankewarsu. Dattijo a arewacin Nijeriya kuma ɗan kasuwa, Alhaji Shehu Ashaka, ne ya bayyana hakan yayin da yake tattaunawa da gidan telebijin da Radiyo na Muhasa. Alhaji Shehu Ashaka, wanda […]
