Tag: ASKIRA UBA

Babban Labari

Harin Lassa: Zulum ya tura tawaga ta musamman yankin, an rufe wasu makarantu

Gwamnan Jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya tura tawaga ta musamman zuwa garin Lassa da ke Ƙaramar Hukumar Askira/Uba bayan harin da ’yan ta’adda suka kai makarantar sakandaren gwamnati ta Lassa. Tawagar ta samu jagorancin Kwamishinan Ilimi, Kimiyya, Fasaha da Ƙirƙire-Ƙirƙire, Injiniya Lawan Abba Wakilbe. Haka kuma ta haɗa da Kwamishinan Harkokin Ƙananan Hukumomi, Samaila […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000