ATIKU

Kwankwaso ya haɗe da Atiku da Obi don yaƙar Tinubu a 2027

A yau ake sa ran madugun tafiyar Kwankwasiyya kuma Jagoran Jam’iyyar NNPP na Ƙasa, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso zai koma Jami’yyar adawa ADC a hukumance. A ƙarshen mako Kwankwaso ya sanar da ficewarsa daga NNPP, a daidai lokacin da ’yan adawa ke shirye-shiryen da neman tsara lissafin siyasarsu domin ƙwace mulki daga Shugaba Bola Ahmed […]

Read more

ADC ce kawai za ta ceto Najeriya – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya ce jam’iyyar ADC ce kawai za ta iya ceto Najeriya daga halin da take ciki na matsalar tsaro da tattalin arziki. Yayin da yake jawabi a wurin taron ƙaddamar ofishin jam’iyyar a jihar Taraba a ranar Asabar, Atiku ya ce ya shiga jam’iyyun APC da PDP a baya […]

Read more

Atiku ya yi rijista da jam’iyyar haɗaka ta ADC

Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya karɓi katin kasancewa ɗan jamʼiyyar ADC a mazaɓarsa ta Jada da ke jihar Adamawa. Hakan ya kawo ƙarshen tsawon lokacin da ya ɗauka bai bayyana sauyin sheƙar ba, bayan da ya bar PDP. Ya sanar da hakan ne a shafinsa na X, inda ya wallafa hotunan sa riƙe […]

Read more

Yau Atiku zai karɓi katin zama ɗan a Jama’iyyar ADC

A yau Litinin tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, zai yankin kati domin shiga Jam’iyyar ADC a hukumance. Manyan hidiman Atiku sun shaida wa Aminiya cewa an kammala dukkan shirye-shirye domin yin rajistar Atiku a mazaɓarsa ta Jada 1 da ke Ƙaramar Hukumar Hada  ta Jihar Adamawa. Atiku ya yi nuni da wannan mataki ne […]

Read more

Gwamnatin Tinubu Ba Ta Tausayin Ƴan Najeriya – Atiku Abubakar

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben 2023, Atiku Abubakar, ya caccaki gwamnatin Bola Ahmed Tinubu da kakkausar murya, yana mai cewa cikin shekara biyu kacal, gwamnatin ta nuna gazawa, kuma gwamnati ce wadda ba ta tare da jama’a sannan maras jin tausayin talakawa fiye da kowacce gwamnati tun bayan dawowar mulkin dimokuraɗiyya […]

Read more