Zan mayar da tallafin man fetur idan na ci zaɓe – Atiku
Ɗan takarar shugabancin Najeriya na babbar jam’iyyar hamayya ta ADC a zaɓen ƙasar mai zuwa, Atiku Abubakar ya yi alƙawarin cewa zai mayar da tallafin man fetur a ƙasar idan ya hau kan mulki a shekarar ta 2027. Cire tallafin man fetur na daga cikin manyan matakan da gwamnatin Bola Tinubu ta ɗauka waɗanda suka […]