Babban Labari
Labarai
AU ta yi allawadai da kisan fiye da mutum 50 a Zamfara
Ƙungiyar Tarayyar Afirka ta yi allawadai da abin da ta kira munanan hare-haren ƴan bindiga da aka kai a jihar Zamfara da ke arewa maso yammacin Najeriya, inda aka kashe fiye da fararen hula 50 tare da sace mata da yara da dama. A sanarwar da shugaban hukumar ƙungiyar, Mahmoud Ali Youssouf ya fitar a […]

