Tag: BABACHIR

Babban Labari

Babachir Lawal ya fita daga ADC

Tsohon Sakataren Gwamnatin Najeriya, Babachir Lawal ya yi murabus daga jam’iyyar ADC ta haɗakar ‘yan adawa. Kafofin labarai a Najeriya sun ambato Babachir na bayyana fita daga ADC a cikin wata sanarwa mai ɗauke da kwanan watan Litinin 1 ga Yulin 2026. Tsohon Sakataren Gwamnatin ya yi zargin cewa kurakurai sun ɓata zaɓen fitar da […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000