BADARU

Ministan Tsaron Nijeriya Ya Yi Murabus

Ministan tsaro na Najeriya, Alhaji Mohammed Badaru Abubakar, ya ajiye aikinsa daga yau Litinin, 1 ga Disamba, 2025, bisa dalilan lafiya. Wata sanarwa daga fadar shugaban ƙasa ta fitar ta ce Badaru ya sanar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu murabus ɗinsa a cikin wasiƙar da ya aika masa, inda ya ce ya yi hakan ne […]

Read more

Tinubu ya tura Badaru Neja saboda matsalar sace ɗalibai

Gwamnatin Najeriya ta tura babban ministan tsaron ƙasar, Muhammad Badaru Abubakar, zuwa jihar Neja inda aka sace ɗalibai ‘fiye da 200’. Ƙaramin ministan tsaron ƙasar, Muhammed Bello Matawalle ne ya bayyana haka ranar Juma’a da maraice a cikin shirin Ra’ayi Riga na BBC Hausa. ”Shi ma Badaru zai je Neja kamar yadda aka turoni Kebbi, […]

Read more