An Kashe Mutane 6, An Sace Sama da 250 A Cikin Kwanaki 3 A Katsina
Wasu gaggan ‘yan bindiga sun kashe mutane shida tare da yin garkuwa da sama da mutum 130 a wasu kauyuka na karamar hukumar Sabuwa ta jihar Katsina a cikin kwanaki uku
Wasu gaggan ‘yan bindiga sun kashe mutane shida tare da yin garkuwa da sama da mutum 130 a wasu kauyuka na karamar hukumar Sabuwa ta jihar Katsina a cikin kwanaki uku