Wani Mutum Ya Zuba Shinkafar Bera A Abincin Da Ya Ci A Kano
Wani mutum ya zubawa abincinsa shinkafar Bera, akan Titin Audu Bako Way Dake Jihar Kano. Ana Zargin mutumin ya zuba gubar ce bayan ya sayi Wata shinkafa da miya kuma Sai da ya fara ci sannan ya nunawa mutane abunda ya zuba cikin abincin. Shaidun gani da ido sun tabbatar da cewa, ya shiga gidan […]