An Naɗa Tsohon Babban Hafsan Sojin Ruwan Nijeriya Gwamnan Riƙon Ribas
Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya dakatar da Gwamna da mataimakinsa da daukacin ’yan Majalisar Dokokin Jihar Ribas, tare da ayyana dokar ta-baci a Jihar.
Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya dakatar da Gwamna da mataimakinsa da daukacin ’yan Majalisar Dokokin Jihar Ribas, tare da ayyana dokar ta-baci a Jihar.
Haɗaɗɗiyar Daular Ƙasashen Larabawa ta ƙaryata iƙirarin da gwamnatin Najeriya tayi cewa ta janye dokarta da ta haramta bai wa ƴan Najeriya bizar shiga ƙasar.