Gwamna Abba Ya Roƙi A Sauya Kwamishinan ‘Yan Sandan Jihar Kano.
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya nemi shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu, ya gaggauta cire kwamishinan ‘yan sandan CP Ibrahim Adamu Bakori daga Jihar. Gwamnan Ya yi wannan kira ne a lokacin bikin cikar Najeriya shekaru 65 da samun ‘yancin kai, wanda aka gudanar a filin wasa na Sani Abacha da ke kofar […]