Tag: CROSS KAUWA

Labarai

Sojoji sun kashe ’yan ta’adda 26 a Borno

Rundunar Sojin Najeriya ta ce ta kashe aƙalla ’yan ta’adda 26 tare da lalata babura 10 a wani samame da ta kai bayan daƙile harin da mayakan suka kai wa sojoji a Kukawa da ke Jihar Borno. Mai magana da yawun Rundunar Operation HADIN KAI, Kyaftin Mohammed Goni, ya bayyana hakan a wata sanarwa da […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai