Sojoji sun kashe ’yan ta’adda 26 a Borno
Rundunar Sojin Najeriya ta ce ta kashe aƙalla ’yan ta’adda 26 tare da lalata babura 10 a wani samame da ta kai bayan daƙile harin da mayakan suka kai wa sojoji a Kukawa da ke Jihar Borno. Mai magana da yawun Rundunar Operation HADIN KAI, Kyaftin Mohammed Goni, ya bayyana hakan a wata sanarwa da […]