damaturu

Fursuna ya tsere bayan hatsarin motar jami’ai a Yobe

Hukumar kula da gidajen gyaran hali ta Najeriya ta Jihar Yobe ta bayyana neman wani fursuna ruwa a jallo bayan ya tsere daga wurin da aka yi hatsarin mota sa’ilin da ake jigilar fursunoni daga Potiskum zuwa Damaturu. Jami’in hulɗa da jama’a na hukumar, Abdullahi Adamu, ne ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa da […]

Read more