Za A Samu Fari A Jihohi 9 Na Arewacin Najeriya A Tsakiya Daminar 2025
Hukumar da ke lura da yanayi a Najeriya NiMet ta yi hasashen cewa za a samu fari mai tsananin gaske a jihohi tara na Arewacin Najeriya a daminar bana.
Hukumar da ke lura da yanayi a Najeriya NiMet ta yi hasashen cewa za a samu fari mai tsananin gaske a jihohi tara na Arewacin Najeriya a daminar bana.
Sakamakon mamakon ruwan sama da ake ci gaba da tafkawa a sassa daban-daban na duniya, a yankin kasar Nijar an yi wani gagarumin ruwan sama a jihar Maradi inda yayi asarar rayuka da dama.