DR CONGO

Cutar Ebola ta kashe mutum fiye da 500 a Gabashin DR Congo

Mahukuntan lafiya a Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Congo (DR Congo) sun sanar da cewa adadin mutanen da suka mutu sakamakon ɓullar cutar Ebola nau’in Bundibugyo ya kai 506. Tun bayan ayyana ɓarkewar cutar a ranar 15 ga Mayun 2026, an tabbatar da kamuwar mutum 1,561, yayin da mutum 628 ke killace ko kwance a asibiti a larduna […]

Read more

Ebola: An dakatar da zirga-zirgar jiragen sama a Congo

Hukumomi a Jamhuriyar Dimokraiyyar Kongo sun dakatar da zirga-zirgar jiragen sama zuwa yankin Bunia babban binin Ituri har illa masha Allahu, saboda barazanar yaduwar cutar Ebola. Sanarwa daga ma’aikatar sufurin ƙasar ta nuna cewa za a tantance jiragen kayan jin ƙai, da na ma’aikatan lafiya, kuma za a bukaci izini daga hukumomin lafiya da na […]

Read more