Babban Labari
Labarai
Gwamnatin Tarayya Zata Kara Kudin Yin Fasfo Daga Watan Satumba
Hukumar Kula da Shige da Fice ta Najeriya ta kara farashin yin fasfo daga ranar day aga watan Satumbar 2025. A cewar wata sanarwa da Kakakin hukumar, ACI AS Akinlabi ya fitar ranar Alhamis, hukumar ta ce karin ya shafi iya wadanda suka nemi fasfo din a iya cikin Najeriya ne. “A yanzu duk fasfo […]

