Babban Labari
Labarai
Najeriya Na Rasa Kashi 20 Zuwa 30 Na Kudin Da Take Kashewa Kowace Shekara Saboda Rashin Gaskiya -FIDAC.
Babban Daraktan Cibiyar Ba da Shawarar Kuɗi da Ci Gaban Tattalin arziki (FIDAC), Dokta Abdulssalam Kani, ya ce bincike ya nuna cewa Najeriya na rasa kusan kashi 20 zuwa 30 cikin 100 na kudaden da take kashewa a kowace shekara saboda rashin gaskiya da rashin sa ido, da cin hanci. Ya bayyana haka a wani […]

