Giya

Hisbah Ta Lalata Barasa Ta Naira Miliyan 5.8 A Jigawa

Hukumar Hisbah ta ce ta kama tare da lalata barasa da ta kai kimanin naira miliyan 5.8 a karamar hukumar Kazaure ta Jihar Jigawa. Kwamandan Hisbah a jihar Malam Ibrahim Dahiru ne ya bayyana haka a wata hira da manema labarai a Dutse, babban birnin jihar. Ya ce an gudanar da aikin ne karkashin jagorancin […]

Read more

Hisbah A Jihar Katsina Ta Lalata Barasar Naira Miliyan 60

Dakarun Hukumar Hisbah ta Jihar Katsina, sun lalata barasa da ƙwayoyi da ta ƙwace da kuɗinsu ya kai kimanin Naira miliyan 60 a Ƙaramar Hukumar Funtua da ke jihar Katsina. Dokta Aminu Usman Kwamandan Hisbah na jihar Katsina ne ya sanar da hakan ga Kamfanin Dillancin Labaran Najeriya (NAN). Dokta Aminu ya ce, hukumar ta […]

Read more