Hisbah Ta Lalata Barasa Ta Naira Miliyan 5.8 A Jigawa
Hukumar Hisbah ta ce ta kama tare da lalata barasa da ta kai kimanin naira miliyan 5.8 a karamar hukumar Kazaure ta Jihar Jigawa. Kwamandan Hisbah a jihar Malam Ibrahim Dahiru ne ya bayyana haka a wata hira da manema labarai a Dutse, babban birnin jihar. Ya ce an gudanar da aikin ne karkashin jagorancin […]