GODSWILL AKPABIO

Hutu Na Je A Landan Ba Asibiti Ba – Akpabio

Shugaban majalisar dattawa ta Najeriya, Sanata Godswill Akpabio ya musanta abin da ya kira raɗe-raɗin da ake yaɗawa cewa yana fama da rashin lafiya. Akpabio ya bayyana haka ne a lokacin da ya sauka a filin jirgin sama na Nnamdi Azikiwe da ke Abuja da asuban ranar Litinin daga birnin Landan, inda wasu sanatoci da […]

Read more

Kotu Ta Umarci A mayar Da Sanata Natasha Majalisa

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci majalisar dattijai ta dawo da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan, wanda aka dakatar. Da take yanke hukunci, mai shari’a Binta Nyako ta kwatanta cewa dakatar da Natasha tsawon watanni shida da aka yi, ya yi tsauri. Kotun ta kuma ce shugaban majalisar dattawa Godswill Akpabio bai yi laifi […]

Read more