Tag: GUMEL

Babban Labari

Sarkin Gumel Ahmed Muhammad Sani II ya rasu

Allah Ya yi wa Mai martaba Sarkin Gumel, Alhaji Dakta Ahmed Muhammad Sani II, CON, rasuwa. Rasuwar Sarkin ta jefa al’ummar Masarautar Gumel da sauran al’ummar Jihar Jigawa cikin jimami da alhini, musamman kasancewarsa ɗaya daga cikin manyan sarakunan gargajiya da suka daɗe suna taka muhimmiyar rawa wajen jagoranci da zaman lafiyar al’umma. Sarkin ya […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai