‘Iran ta buɗe wa wani jirgi wuta a mashigar Hormuz
Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen ruwa ta Birtaniya (UKMTO) ta ce dakarun juyin juya halin Iran sun buɗe wa wani jirgin dako wuta a mashigar Hormuz. Lamarin ya faru ne kimanin mil 23 daga arewa maso gabashin Oman. UKMTO ta ce ma’aikatan jirgin sun samu kuɓuta daga harin. A wani labarin na daban, wasu jiragen […]