KACRAN ya ti watsi da ƙirƙiro ƴansandan jihohi a Najeriya
Ƙungiyar Fulani makiyaya ta Kullen Allah ta yi kira ga hukumomin Najeriya su dakatar da batun ƙirƙiro ƴansandan jihohi a faɗin ƙasar. Yayin tattaunawarsa da BBC, Shugaban ƙungiyar na ƙasa, Mohammed Khalil Bello ya ce shirin ba shi da wata fa’ida illa haifar da taɓarɓarewar tsaro a faɗin ƙasar. Ƙungiyar makiyayan ta bayyana fargabar cewa […]