Tag: JIRAGE

Kasashen Ketare

Iran ta ƙera jirgi mara matuƙi mai layar zana

Iran ta ƙera wani sabon jirgi mara matuƙi mai suna Hadid 110, wanda aka ce yana tafiya da matsanancin sauri a ƙasa ƙasa, wanda ke iya kai farmaki cikin gaggawa kamar layar zana kafin na’urorin kariyar sararin samaniya su gano shi.  Jaridar The Telegraph ta Birtaniya ta rawaito cewa jirgin na iya yin gudun sama […]

Babban Labari

Ebola: An dakatar da zirga-zirgar jiragen sama a Congo

Hukumomi a Jamhuriyar Dimokraiyyar Kongo sun dakatar da zirga-zirgar jiragen sama zuwa yankin Bunia babban binin Ituri har illa masha Allahu, saboda barazanar yaduwar cutar Ebola. Sanarwa daga ma’aikatar sufurin ƙasar ta nuna cewa za a tantance jiragen kayan jin ƙai, da na ma’aikatan lafiya, kuma za a bukaci izini daga hukumomin lafiya da na […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai