Za A Rataye Sojan Najeriya Saboda Halaka Ɗan Keke Napep
Wata babbar kotun sojin Najeriya da ke zamanta a sansanin sojoji ta Maxwell Khobe da ke Jos, Jihar Filato ta yanke wa soja mai suna Lukman Musa hukuncin kisa ta hanyar rataya.
Wata babbar kotun sojin Najeriya da ke zamanta a sansanin sojoji ta Maxwell Khobe da ke Jos, Jihar Filato ta yanke wa soja mai suna Lukman Musa hukuncin kisa ta hanyar rataya.
Rundunar ’yan Sandan Najeriya sun ce sun kama mutane 14 da ake zargi da hannu a kisan matafiya 16 ’yan Arewa a kan titin Uromi zuwa Obajana, a Jihar Edo.