Rundunar ’yan Sandan Najeriya sun ce sun kama mutane 14 da ake zargi da hannu a kisan matafiya 16 ’yan Arewa a kan titin Uromi zuwa Obajana, a Jihar Edo.
- An Halaka Wani Ƙasurgumin Ɗan Ta’adda Da Yaransa A Zamfara
- Shugaba Tinubu Ya Bada Umurnin A Kamo Makasan ‘Yan Arewa A Edo