Muna Iya Ƙoƙarinmu Wurin Kare Al’ummar Arewa– Sarkin Hausawan Owerri
Mai Martaba Sarkin Hausawan Owerri jihar Imo kuma Sakataren Majalisar Sarakunan Hausawa a jihohin kudu maso kudancin Najeriya Alhaji Auwal Baba Sa’idu Sulaiman ya bayyana abin da su ke yi wa al’umar Hausawa da ke yankin