An Ceto Mutane 9 Daga Haɗarin Kwale-kwale A Sokoto
Hukumomi a jihar Sokoto da ke arewa maso yammacin Najeriya sun ce mutum ɗaya ya rasu, sannan an ceto wasu daga haɗarin kwale-kwale da ya auku a jihar. Haɗarin ya auku ne a ranar Alhamis a ƙaramar hukumar Shagari, inda fasinjojin cikin kwale-kwalen da dama suka ɓace kafin a bazama neman su. Mai taimaka wa […]