Gwamna Abba Kabir Yusuf Ya Rantsar Da Barista Abdulkarim Maude Kwamishinan Shari’a
A safiyar Juma’a, 3 ga oktoba, Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci rantsar da sabon kwamishinan shari’a na jihar, Baristra Abdulkarim Maude SAN, a rukunin gidajen Kwankwasiyya da kw kan titin zuwa Zariya.